@Jaridar "Aminiya" Ta Rawaito Cewa👇
Bayan ziyarar ce, Ali Nuhu ya rubuta a shafinsa na Facebook cewa, “Godiya da jinjina ga Mai Martaba Sarkin Kano @hrh_aminu_ado_bayero CRR CNOL JP da irin adduo’i da shawarwari da aka ba mu.
"Allah Ya bamu ikon yin biyayya a matsayin mu na ’ya’ya, Ya kuma ja da ran sarki, Allah Ya rika da hannayenka, bijahi rasulillah sallalahu alaihi wa sallam."
Kano dai ita ce cibiyar Kannywood, uwan masana’antar fina-finan Hausa a Arewacin Najeriya da ma ketare.
Masana’antar wadda daga cikinta Ali Nuhu ya fito, ya kuma samu daukaka na fatan shugabancinsa a hukumar zai ba ta damar samun ci gaba da kuma karin shiga a wajen gwamnati ta yadda za a rika damawa da ita yadda ya kamata.
"Muna Tayashi murna Tareda Addu'ar Allah Ya Tsareshi Daga Makiya"🤲
Ku Bidiyon 👇
"Shugabanci Yana Bukatar Gaskiya, Adalci, Hakuri, Rokon Amana D.S.S"